Gobara Ta Tashi Ganga-Ganga A Wani Gidan Mai A Jihar Kano


Daga Fahad Kabeer Maitata

Gidan man feturin A.A Rano dake cikin birnin Kano ya kama da wuta da safiyar yau Alhamis.

Rahotanni sun tabbatar da cewa gobarar ta rutsa da wani keken a daidaita sahu.

 
Wanda kawo yanzu dai jami’an kwana-kwana sun dira wajen.


 
Kazalika har yanzu ba’a san abinda ya haddasa tashin gobarar ba, kuma ba’a san adadin wadanda abin shafa ba.

#Gwarzo

Comments

Popular posts from this blog

SABON RIKICI YA KUNNO KAI KAN SHUGABANCI A JAM'IYYAR APC